Connect with us

News

Tarayyar Turai ta sanya takunkumi kan mutanen da ke da hannu a rikicin gabashin Kongo

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Tarayyar Turai ta sanya takunkumi kan mutanen da ke da hannu a tayar da rikice-rikice gabashin Jamhuriyar Dimokuradiyar Kongo.

Advertisement

 

Wadanda aka sanya wa takunkumin sun hada da mai magana da yawun ‘yan tawayen M23, Willy Ngoma, an zargi kungiyar da hannu a matsalar tsaro da ta ɗabaibaye ƙasar da kuma keta ‘yancin dan adam da kuma cin zarafi.

Advertisement

Rikici Ya Sa Mutum 9,000 Hijira Kudancin Sudan —MDD

Majalisar Dinkin Duniya ma ta zargi kungiyar da kashe mutum sama da 130 a mako da ya gabata, abu kuma da ‘yan tawayen suka musanta.

 

Advertisement

Tarayyar Turai din ta kuma kakaba wa wani baban sojan ƙasar ta Kongo, Joseph Nganzo Olikwa takunkumi kan tafiye-tafye da kuma toshe asusun sa na banki bayan da aka zargi dakaru da ke karakshinsa da kai hare-hare da yin fyade.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending