Connect with us

News

Australiya ta ƙaƙaba wa Iran takunkumi kan taimaka wa Rasha

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

Advertisement

 

Gwamnatin Australiya ta saka takunkumai kan wasu Iraniyawa uku da kuma kamfani ɗaya na ƙasar ta Iran kan zarginsu da samar da jirage marasa matuƙa ga Rasha.

Advertisement

Haka kuma, Ministan Harkokin Waje na Australiya Penny Wong ya lissafa jerin matakan da ƙasar za ta ɗauka kan jami’an Hisbah na Iran ɗin da kuma wasu mutum shida waɗanda ke da hannu wajen amfani da karfi don murƙushe masu zanga-zanga.

NNPC Zai Samar Da N1tn Dan Gudanar Da Ayyukan Tituna  – Kyari

Kazalika, akwai wasu Rashawa bakwai waɗanda ƙasar ta saka wa takunkumi da ake zargi suna da hannu a yunƙurin da aka yi na kashe shugaban ƴan adawa na ƙasar Alexie Navalny.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending