Connect with us

News

Gobara Ta Tashi A Sansanin ’Yan Gudun Hijirar Najeriya A Nijar

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Yan Najeriya da ba a san iya yawansu ba sun rasa matsuguninsu, bayan gobara ta tashi a sansanin gudun hijirar da suka samu mafaka a Jamhuriyar Nijar.

 

Advertisement

Gobarar ta lakume daruruwa wuraren kwana a sansanin ’yan gudun hirija na Gigime, inda aka tsugunar da ’yan Najeriya da suka sallaka zuwa kasar Nijar.

 

Advertisement

Australiya ta ƙaƙaba wa Iran takunkumi kan taimaka wa Rasha

Wata majiya ta ce sama da ’yan gudun hijira 400 ne gobarar a kona wurin kwanansu, baya ga kayan abinci da sauran abubuwan da wutar ta lakume.

 

Advertisement

Mazauna sun shaida wa Zagazola, kwararre kan harkokin tsaro da yaki da ta’addanci a Yankin Tafkin Chadi cewa, ’yan gudun hijirar da ke sansanin sun yi kaura ne daga yankin Doron Baga da ke Karamar Hukumar Kukawa ta Jihar Borno.

 

Advertisement

 

Ana zargin wutar girki ce ta yi sanadin tashin gobarar a safiyar Juma’a, lamarin da ya kara jefa ’yan Najeriyan cikin karin tashin hankali.

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Aminiya

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending