Connect with us

News

Likitoci NARD suna barazanar shiga yajin aiki a kasar nan

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI

 

Advertisement

 

Kungiyar likitocin Najeriya NARD ta yi barazanar shiga yajin aikin gama gari idan gwamnatin tarayya ta ki biya mata bukatunta.

Advertisement

 

Yan sanda sun kama mace mai safarar makamai

Advertisement

Kungiyar a cikin wata wasika da ta aikewa Ministan Lafiya, Dr Osagie Ehanire, mai dauke da sa hannun shugabanta, Dokta Emeka Innocent Orji, ta ce za a fara gudanar da yajin aikin ne idan ba a magance matsalolin ba a gaban majalisar zartarwa ta kasa ta Janairu 2023 (NEC) taron da aka shirya gudanarwa tsakanin 24 zuwa 28 ga Janairu.

 

Advertisement

Sanarwar ta cigaba da cewa gwamnati tana ruke hakkin likitocin kasarnan duk da kuwa irin aikace aikace da likitocin keyi

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending