Connect with us

News

Lauyoyi a Masar za su tsunduma yajin aiki

Published

on

DAGA MARYAM BASHIR MUSA

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Lawyoyi a kasar Masar sun bukaci mambonsu su shiga yajin aiki na sai baba ta gani.

 

Advertisement

Hakan ya biyo bayan hukuncin da aka yankewa wasu lauyoyi ne na zaman gida yari na shekaru biyu, bisa zarginsu da cin zarafin wasu ma’aikatan kotu.

PSG ta doke Al Nassr 5-4 a wasan sada zumunta.

Kungiyar lauyoyi ta kaar Masar ta bayyana matakin da cewa, shine mataki na farko da kungiyar tasu ta dauka a sakakon hukuncin da aka zartarwa lauyoyin shida a binin Mersa Matruh.

Advertisement

 

Sai dai sun ce zasu daukaka kara.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending