Connect with us

News

An Dakatar Da Kwamishinan ’Yan Sandan Adamawa

Published

on

 

 

Advertisement

 

Babban Sufeton ’Yan Sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya ba da umarnin dauke Kwamishinan ’Yan Sanda na Jihar Adamawa, Mohammed Barde daga Jihar cikin gaggawa.

Advertisement

 

Kazalika, ya kuma umarci Kwamishinan ’Yan Sanda na Jihar Gombe, Etim Equa, da ya karasa Adamawan ya rike ta har sai an bayyana sakamakon zaben Jihar.

Advertisement

 

Muna tafe da karin bayani…

Advertisement

 

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending