Connect with us

News

Ruwan Sama Ya Shanye Gidaje A Jalingo

Published

on

Ruwan sama ya shanye gidaje da dama a safiyar Litinin a Jalingo, babban birnin Jihar Taraba.

 

Advertisement

Ruwan sama da aka samu na tsawon awa biyu ya sanya Kogin Mayo Gwoi ya yi ambaliya inda ruwan ya shanye gidade da dama.

 

Advertisement

Gidajen da ambaliyan ya rutsa da su, sun kasance ne a kan gabar kogin na Mayo Gwoi.

 

Advertisement

Duk da cewa babu asarar rai, amma dukiya da sauran kayan amfanin da ambaliyar ta lalata suna da matukar yawa.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending