News
Ruwan Sama Ya Shanye Gidaje A Jalingo
Ruwan sama ya shanye gidaje da dama a safiyar Litinin a Jalingo, babban birnin Jihar Taraba.
Ruwan sama da aka samu na tsawon awa biyu ya sanya Kogin Mayo Gwoi ya yi ambaliya inda ruwan ya shanye gidade da dama.
Gidajen da ambaliyan ya rutsa da su, sun kasance ne a kan gabar kogin na Mayo Gwoi.
Duk da cewa babu asarar rai, amma dukiya da sauran kayan amfanin da ambaliyar ta lalata suna da matukar yawa.
Advertisements
-
News2 days ago
Wani Matashi Mai Shekaru 18 Ya Rasa Ransa Bayan Fadawa Cikin Ruwa A Kano
-
News1 day ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
-
News2 days ago
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rangwame Ba A Wajan Yaƙi Da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ba — Muhyi Magaji
