News
Ruwan Sama Ya Shanye Gidaje A Jalingo
Ruwan sama ya shanye gidaje da dama a safiyar Litinin a Jalingo, babban birnin Jihar Taraba.
Ruwan sama da aka samu na tsawon awa biyu ya sanya Kogin Mayo Gwoi ya yi ambaliya inda ruwan ya shanye gidade da dama.
Gidajen da ambaliyan ya rutsa da su, sun kasance ne a kan gabar kogin na Mayo Gwoi.
Duk da cewa babu asarar rai, amma dukiya da sauran kayan amfanin da ambaliyar ta lalata suna da matukar yawa.
Advertisements
-
News1 day ago
Ba Za Mu Yi Wa Kowa Rangwame Ba A Wajan Yaƙi Da Sha Da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi Ba — Muhyi Magaji
-
News2 days ago
Ana Zargin Matar Aure Da Shaƙe ’Yar Kishiyarta Mai Shekara 3 Har Lahira
-
News6 days ago
KANO: Yara 24 Da Ake Tuhuma Da Laifi Sun Amfana Da Shirin Gyaran Tarbiya Maimakon Hukuncin Kotu A Watan Yuli
