News
Gobara ta kone kasuwar katako a Ogun
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Gobara ta kone wata kasuwa da ke unguwar Sango Ota a jihar Ogun da safiyar Alhamis.
Har yanzu dai ba a iya tantance musabbabin tashin gobarar, amma wani ganau ya shaidawa jaridar The PUNCH cewa gobarar ta tashi ne da misalin karfe 10 na safe.
Advertisements
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
