Connect with us

News

Majalisar dokokin Kano ta amince da mutanen da ta tattance don nada su kwamishinoni 

Published

on

Majalisar dokokin kano

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

 

Advertisement

Majalisar dokokin Kano ta amince da mutanen da ta tattance don nada su kwamishinoni

A ranar Talata ne gwamnan Kano ya aikewa majalisar sunayen mutane 19 da yake so majalisar ta tantance don nada su kwamishinoni.
Inda a ranar Laraba majalisar ta tantance mutane 16 tare da amincewa dasu a Alhamis din nan.

Advertisement

Muhuyi ya sha alwashin bincikar Ganduje game da bidiyon dollar

Cikin mutane 19 dai akwai mutum biyu da suka tafi aikin hajji wanda hakan yasa ba a tantance su ba sai kuma mataimakin gwamnan Kano wanda aka amince dashi ba tare da ya halarci tantamcewar ba.

Shugaban masu rinjaye dan majalisa mai wakiltar Dala Lawal Hussain yayiwa wakilin mu na majalisa Aminu Abdullahi Ibrahim karin bayani.

Advertisement

Majalisa ta kuma kafa kwamiti da zai jagoranci fitar da kwamitocin majalisar na bangarori daban daban wanda shugaban majalisar zai jagoranci kwamitin.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending