News
Bakuwar Tsutsa Ta Kori Mazauna Unguwar Gayawa Gandu Daga Gidajensu A Kano
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Mazauna garin Gayawa Gandu da ke karamar hukumar Ungoggo a jihar Kano bukaci daukin gaggawa daga gwamnatin jihar Kano kan wasu tsutsotsi da suka addabi yankin, tare da tilasta musu barin gidajensu.
Wasu daga cikin mazauna garin Ibrahim Umar da Jamila Abdullahi da suka zanta da ,manema labarai , sun bayyana cewa tsutsotsin sun mamaye yankin tun a daren jiya wanda ya tilasta musu barin gidajensu.
Dole Mu Kalubalanci Duk Wani Yunkuri Na Kuntatawa ‘Yan Najeriya – NLC,
Sai dai mazauna yankin sun kara da cewa dukkan iyalansu sun kauracewa gidajensu.
Sun kuma roki gwamnati da ta kai musu dauki domin magance tsutsotsin saboda fargabar lafiyarsu da dukiyoyi.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
