Connect with us

News

Rundunar Yan Sanda Sun Kama Mutane 6 Da Suka Nuna Rashin Da’a Ga Mai Martaba Sarkin Kano

Published

on

maimartaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayaro

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN.

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane shida da ake zargi da rera kalaman batanci ga maimartaba Sarkin Kano yayin bikin kaddamar da asibitin yara na Hasiya Bayero ranar Lahadi.

Da yake zantawa da manema labarai a jiya, kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Mohammed Usaini Gumel, ya ce wadanda ake zargin suna rera taken “Sabon Gwamna, sabon sarki.

Cikin Kwana 100 Rundunar ‘Yan Sanda A Jihar Kano Ta Kama Mutane Sama Da Dubu 1 Bisa Zargin Aikata Laifuka

Gumel ya kara da cewa, ‘yan sanda sun yi amfani da fasaha wajen zakulo wadanda ke da hannu a al’amarin, inda ya kara da cewa ana ci gaba da gudanar da bincike domin zakulo wadanda ake zargi da daukar nauyinsu.

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending