Connect with us

News

Shugaba Tinubu ya naɗa sabbin kwamishinonin INEC na jihohi guda tara

Published

on

Shugaban Kasa Bola Ahmad Tunibu

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

Shugaba Bola Tinubu ya amince da naɗin kwashinonin zaɓe na jihohi (RECs) guda tara ga Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) na wa’adin shekara biyar.

Tinubu ya naɗa kwamishinonin zaɓen ne kafin daga bisani Majalisar Dattawa ta tabbatar da naɗin nasu.

Advertisement

Majalisar wakilai ta ƙi yarda a yafe wa ɗalibai kuɗin WAEC da NECO da UTME da JAMB da su rubuta kyauta

Bayanin naɗin na ƙunshe ne cikin sanarwar da mai magana da yawun Shugaban Ƙasa, Ajuri Ngelale, ya fitar a ranar Laraba.

Sanarwar ta ce Tinubu ya yi naɗin ne bisa damar da Sashe na 154 (1) na Kundin Tsarin Mulkin Nijeriya na 1999 wanda aka yi wa kwaskwarima, da Sashe na 6 na Dokar Zaɓe ta 2022 suka ba shi.

Advertisement

Rahotanni ta nuni da cewar waɗanda naɗin ya shafa sun haɗa da:

 

Advertisement

Mr. Isah Shaka Ehimeakne — Kwamishinan Zsɓen Jihar Edo

 

Advertisement

Mr. Bamidele Agbede — Kwamishinan Zaɓen Jihar Ekiti

 

Advertisement

 

Mr. Jani Adamu Bello — Kwamishinan Zaɓen Jihar Gombe

Advertisement

 

Dr. Taiye Ilayasu — Kwsmishinan Zaɓen Jihar Kwara

Advertisement

 

Dr. Bunmi Omoseyindemi — Kwamishinan Zaɓen Jihar Legas

Advertisement

 

Alhaji Yahaya Bello — Kwamishinan Jihar Nasarawa

Advertisement

 

Farfesa Mohammed Yalwa — Kwsmishinan Zaɓen Jihar Neja

Advertisement

 

Dr. Anugbum Onuoha — Kwamishinan Zaɓen Jihar Ribas

Advertisement

 

Mr. Abubakar Fawa Dambo — Kwamishinan Zaɓen Jihar Zamfara

Advertisement

 

Sanarwar ta ƙara da cewa Shugaba Tinubu na sa ran sabbin kwamishinonin su yi aiki da ƙwarewa tare da bin doka wajen aiwatar da ayyukansu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending