Connect with us

News

Kotun daukaka kara ta sanar da ranar Juma’a 17 ga Nuwambar da muke ciki, a matsayin ranar yanke hukuncin Kujerar Gwamnan Kano.

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

Sakataren yada Labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya bayyana hakan a wani sako da ya wallafa a shafinsa na Facebook.

NNPP Ta Baiyana Bukatar Atiku Na Yin Sabuwar Maja A Matsayin Shan Magani Bayan Mutuwa

Advertisement

Gwamnan Kano Abba Kabiru Yusuf ne dai ya daukaka kara kan hukuncin kotun sauraren kararrakin zaben, da ta ayyana Nasiru Yusuf Gawuna a wanda ya lashe zaben.

Zaman yanke hukuncin na gobe Juma’a dai zai gudana da misalin karfe 10 Na safiya.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending