Connect with us

News

Sanatoci Sun Nemi A Rufe Hukumar AMCON Bayan Bacewar Naira Biliyan N146 Cikin Shekara Daya

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN

 

Advertisement

A ranar Laraba ne Sanatoci suka nuna rashin jin dadinsu kan yadda hukumar kula da kadarorin Nijeriya (AMCON) ke gudanar da ayyukanta.

‘Yan majalisar sun yi hasashen cewa, Hukumar ta yi asarar Naira biliyan N146 a cikin watanni 12.

Advertisement

Gwamnatin Kano Za Ta Biya Wadanda Ta Yi Wa Rusau Diyyar diyyar Naira biliyan 3

An bayyana asarar kudaden ne a lokacin da Babban Daraktan AMCON, Ahmed Kuru da tawagarsa suka bayyana a gaban kwamitin majalisar dattawa mai kula da harkokin banki, inshora da sauran cibiyoyin hada-hadar kudi karkashin jagorancin Sanata Adetokunbo Abiru.

Baya ga shugaban kwamitin, mambobin kwamitin sun hada da Sanata Sani Musa, Jimoh Ibrahim, Adamu Aliero, Ifeanyi Ubah, da dai sauransu.

Advertisement

‘Yan majalisar sun tabbatar da cewa, AMCON ya ta tafka asara akai-akai a cikin shekaru 13 da suka gabata kuma sun fada kai tsaye cewa, kamfanin baida wani amfani yanzu.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending