Connect with us

News

Diyar Dala 15,400: Dalibai sun shigar da ƙara bayan an rage daƙiƙa 90 cikin lokacin jarabawa

Published

on

Advertisements
ads

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Wasu ɗaliban koriya ta kudu sun shigar ƙara kan gwamnati bisa tuhumar tsayar da jarabawar shiga kwaleji daƙiƙa 90 kafin lokacin da aka tsara musu

Sun buƙaci a biya kowannensu dala15,400 , wanda shi ne kuɗin karatun sake ɗaukar jarabaewar

Jam’iyyun APC da NNPP Sun Koma Ga Allah Yayin Da Kotun Koli Zata Fara Sauraren Karar Zaben Gwamnan Jihar 

kuskuren ya shafi jarabawar sauran ɗaliban a cewar lauya+nsu

Jarabawar shiga kwaleji ta ƙasa wanda, da ake kira Suneung , jarabawa ce da ake kwashe tsawon awa takwas ana yi ba tare da tsagaitawa ko hutu ba inda a ke rubuta darussa masu yawa.

Suneung na daya daga cikin jarabawa mafi wahala a duniya

Advertisement

Amfaninta bai tsaya iya wajen tantance gurbin jami’a da wajen aiki ba, ta na da tasiri akan mu’amalar rayuwa. An saka matakai domin taimakawa daliɓai wajen mai da hankali a lokacin jarabawar da ake yi shekara shekara kamar rufe sararin samaniya da kuma jinkirta buɗe kasuwar hannun jari

An fitar sakamakon jarabawar na wannan shekarar a ranar 8 ga watan disamba.

Bbc ta ruwaito cewa A cikin ƙarar da aƙalla ɗalibai 39 suka shigar a ranar talata, sun yi iƙirarin cewa an buga ƙararrawa a wani wurin gudanar da jarabawar da ke babban birnin ƙasar Seoul a lokacin darasin harshe Korean wanda shine darasin farko a jarabawar.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending