Connect with us

News

Tsadar Rayuwa:  Gwamnatin Legas Ta Bayyana Rangwamen Kashi 25 Cikin 100 Na Kayan Abincin 

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya kaddamar da kasuwannin da za su bayar da rangwamen kashi 25 cikin 100 ga mazauna jihar  domin magance matsalar tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki.

Advertisement

Gwamnatin jihar Legas ta sanar da hakan ne a ranar Asabar a cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai da dabaru, Gbenga Omotosho ya fitar.

Kotu Taki Amincewa A Saki Bayanan Kaddarorin Buhari Da Jonathan

Daily Post ta ruwaito cewa shirin mai taken ‘Ounje Eko’ kasuwannin abinci ana sa ran zai fara aiki a ranar Lahadi 17 ga Maris, 2024, a wurare 27, ciki har da Ikeja.

Advertisement

“An samo masu samar da hanyoyin biyan kuɗi masu zaman kansu da masu siyar da abinci kuma an zaɓi su a hankali don gudanar da aikin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending