Connect with us

News

Umarnin Shigo Da Kayan Masarufi Daga Kasar Waje Shine Abunda Al’ummar Najeriya Ke Buƙata Sama Da Komai A Halin Yanz —Gamaiyar Kungiyoyi

Published

on

Advertisements
ads

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Shugaban haɗakar ƙungiyoyi masu zaman kansu na arewacin najeriya ciki har da babban birnin tarayya Abuja Amb. Ibrahim Waiya ya umarnin shigo da kayan masarufi daga iyakokin kasar Najeriya shine abunda al’ummar Najeriya ke buƙata sama da komai a halin yanzu.

Hakan na kunshe ne ta cikin takardar manema labarai da ya fitar ta hannun mai taimaka masa na musamman kan kafofin yada labarai Bashir A Bashir ya turawa da Jaridar Inda Ranka 

Abdul Ningi na da gaskiya, ƙadan ma ya bankaɗo, akwai da yawa binne a Kasafin

Amb. Waiya yace shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bada dama a shigo da kayan abinci domin shine hanya ɗaya tilo da al’ummar Najeriya zai samu sassauci a yanayin da ake ciki na halin yunwa da sauran sace-sace da ake fama dashi na dalibai a kasar nan.

Har yanzu shugabannin Najeriya suna amfani ne da shinkafar ƙasar waje a gidajen su amma sun hana talakan kasa samun ta waje sun ce sai dai ya noma yaci.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending