Connect with us

News

Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da ceto  ɗaliban da aka sace daga Jami’ar Confluence.

Published

on

DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN 

Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da ceto wasu daga cikin ɗaliban da aka sace daga Jami’ar Confluence da ke jihar.

Advertisement

A wata sanarwa da gwamnatin ta fitar a ranar Lahadi, ta tabbatar da cewa ‘yan bijilanti da taimakon jami’an tsaro ne suka yi aikin ceto ɗaliban.

Darajar takardar kudin Naira ta ta sake komawa cikin mawuyacin hali

Gwamnatin ta ce wani ɗan bijilanti da jami’in hukumar DSS sun jikkata a yayin musayar wuta da masu garkuwar, amma a halin yanzu suna samun kulawa a asibiti.

Advertisement

Haka ma gwamnatin ta ce ɗaliban da aka ceton su ma an kai su asibiti domin duba lafiyarsu.

 

Advertisement

Leadership

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending