Connect with us

News

Da Dumi-Dumi:  Shugaban kasar kenya ya sanar da korar daukacin ministocinsa

Published

on

DAGA KABIR BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

Shugaban kasar Kenya William Ruto ya sanar da korar kusan daukacin ministocinsa

Advertisement

Rahotanni sun tabbatar da cewa roto ya koresune  sakamakon boren da gwamnatinsa ta fuskanta daga jama’a saboda tsadar rayuwa.

A jawabin da ya yi wa al’ummar kasar ta kafar talabijin, Ruto yace wadanda korar ba ta shafa ba sune mataimakin shugaban kasa Rigathi Gachagua da kuma ministan harkokin waje Musalia Mudavadi.

Advertisement

Details soon

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending