Connect with us

News

Da Dumi-Dumi Tinubu zai yi wa Yan  kasa jawabi a gobe Lahadi

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

 

 

 

Shugaba Bola Ahmad Tinubu zai yi wa Yan  kasa jawabi a gobe Lahadi 04/08/2024 da misalin karfe 7am na safe agogon Nijeriya

Advertisement

 

Rahotanni dai na nuni da cewa Shugaban kasar zai yiwa Al, ummar nageriya bayani Kan matsayar sa gameda koken da Yan Nigeria ke ciki na kuncin rayuwa duk sabida cire tallafin man fetur

 

 

Tashoshin yada Labarai na kasa NTA da Rediyon Tarayya FRCN da wasu daga cikin shafukan sadarwa zasu yada jawaban Shugaban

Baya ga hakan zaa maimaita jawabin Shugaban da yammacin Lahadin da misalin karfe 3 na rana

Advertisement

Wannan ya biyo bayan Rikita-Rikitar Zanga-Zanga da yau take cika yini na uku da farawa da aka soma tun Alhamis din makon jiya da manufar gargadar Gwamnatin kan halin tsadar rayuwa da matsi da matsalar tsaro.

Kafin yanzu babbar Jam’iyyar adawa ta PDP ta soki Shugaban da kame baki duk da rikidewar da Zanga-Zangar tayi zuwa sace sace da kashe kashe.

 

 

Details soon

 

Advertisement

 

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending