Connect with us

News

Hezbollah sun kai harin mamaki mai linzami a birnin Haifa na Isra’ila

Published

on

Hisbullah sun kai harin mamaki mai linzami a birnin Haifa na Isra'ila

DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA

Ƙungiyar Hezbollah ta Lebanon ta ci gaba da yin luguden wuta a yankunan sojoji da kuma wani taro na sojojin Isra’ila a matsugunan da ke arewaci inda ta yi amfani da jirage mara matuƙa da rkoki wajen kai hare-haren.

Advertisement

A wasu saƙonni da ta wallafa a shafin Telegram, ƙungiyar ta ce mayaƙanta sun ƙaddamar da hare-hare ta sama da jirage marasa matuƙa a bataliyar soji mai lamba 7200 da kuma sansanin sojoji da ke kudancin Haifa, inda ta samu “wuraren da aka nufa kai-tsaye”.

Tsarin Karɓa-karɓa Babban Koma Baya Ne A Najeriya —Farfesa Kamilu Sani Fagge

Kazalika Hezbollah ta ce mayaƙanta sun yi luguden wuta a kan wani taro sojojin Isra’ila a matsugunin Ma’alot Tarshiha “da rokoki da dama”.

Advertisement

 

 TRT AFRIKA 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending