News
Duk Inda Kuka Ga Abincin Bati Kawai Ku Ci — Akpabio Ya Gargadi ‘Yan Najeriya
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Shugaban Majalisar Dattawa Godswill Akpabio ya shawarci ƴan Najeriya da kar su yi bori da sanyin jiki duk inda suka ga abincin bati.
Akpabio Ya bayyana hakan ne a cikin wani faifan bidiyo da ya bayyana a yayin da ya ke jagorantar taron koli a kungiyar agaji ta Red Chamber.
Jami’an Hukumar EFCC Ta Gurfanar Da Wasu ‘Yan Siyasa, Ma’aikatan Kotu, Da Basarake
Biyo bayan furucin da ya yi, an hangi Akpabio Yana sharar dariya tare da sauran ƴan majalisa.
Wannan furuci da Akpabio ya yi ya zo daidai lokacin da ƴan Najeriya ke fuskantar sababbin manufofin shugaba Tinubu Wanda hakan ya jawo matsin rayuwa da kuma tabarbarewar tattalin arziki.
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
