News
Babbar Mota Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 9 Har Cikin Gidan Su
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Rundunar yan sandan jihar Benue ta sanar da mutuwar wasu iyalai 9, sakamakon wata babbar motar data afka har cikin gidan su bayan ta kwace daga hannun direban ta, a kauyen Okete, dake karamar hukumar Otukpo.
Gwamnoni Sun Goyi Bayan Kudurin Dokar Harajin Shugaba Tinubu
Mai agana da yawun rundunar CSP Sewuese Anene, ne ya tabbatar da hakan ga kamfanin dillancin labarai na kasa NAN, a yau alhamis.
Yace mummunan lamarin ya faru a yau alhamis da sanyin safiya.
Rundunar yan sandan tace zata tsaurara bincike akan hatsarin, da kuma yin karin haske a nan gaba kada.
-
News15 hours ago
Jam’iyyar Labour Party Ta Yi Alkawarin Kafa Hukumar Kula Da Hayar Gidaje A Kano
-
News3 days ago
Shettima @60: Haƙurinsa, Biyayyarsa Sun Taimaka Wajen Ciyar Da Manufofin Shugaba Tinubu Gaba — Kwankwaso
-
News6 days ago
KANO:’Yan Mata Uku ’Yan Gida Ɗaya Sun Mutu A Kifewar kwale-kwale A Tiga
