News
Babbar Mota Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 9 Har Cikin Gidan Su
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Rundunar yan sandan jihar Benue ta sanar da mutuwar wasu iyalai 9, sakamakon wata babbar motar data afka har cikin gidan su bayan ta kwace daga hannun direban ta, a kauyen Okete, dake karamar hukumar Otukpo.
Gwamnoni Sun Goyi Bayan Kudurin Dokar Harajin Shugaba Tinubu
Mai agana da yawun rundunar CSP Sewuese Anene, ne ya tabbatar da hakan ga kamfanin dillancin labarai na kasa NAN, a yau alhamis.
Yace mummunan lamarin ya faru a yau alhamis da sanyin safiya.
Rundunar yan sandan tace zata tsaurara bincike akan hatsarin, da kuma yin karin haske a nan gaba kada.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
