Uncategorized
Wani Mutum Mai Shekaru 45 Ya Mutu A Cikin Rijiya A Kano
DAGA NUSAIBA ABDULLAHI TUKUNTAWA
Hukumar kashe gobara ta Jihar Kano ta ciro gawar wani mutum da ba a san ko waye ba mai kimanin shekaru 45 daga wata rijiya a kauyen Babawa da ke karamar hukumar Gezawa, Jihar Kano.
A wata sanarwa da aka fitar ranar Laraba, mai magana da yawun hukumar, Saminu Abdullahi, ya bayyana cewa ofishin hukumar ya samu kiran neman agaji dangane da lamarin ranar Talata.
LABARI DA DUMI-DUMI: An saki matar Ekweremadu daga gidan yari A Burtaniya
Masu aikin gaggawa sun hanzarta isa wurin inda suka ciro gawar daga rijiyar.
Sai dai har yanzu ba a san yadda mutumin ya fada rijiyar ba. Hukumomi na ci gaba da bincike don gano musabbabin lamarin.
-
News2 days ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News2 days ago
Zaben 2027: INEC Ta Amince Da Atiku Abubakar, ‘Yan Takarar ADC 470
