Connect with us

News

Ana Fargabar Mutane Da Dama Sun Rasu Bayan Wata Tirela Ta Murƙushe Su Gadar Hotoro A Kano

Published

on

Tirela ta murƙushe mutane a Gadar Hotoro a Kano

DAGA MAIMUNA RABIU UMAR 

Ana fargabar cewa mutane da dama sun rasa rayukansu bayan da wata tirela ta murƙushe su a Gadar Muhammadu Buhari, da ke yankin Hotoro a Jihar Kano.

Advertisement

Lamarin ya faru ne lokacin da tirelar, wacce ke kan hanyarta daga Arewa maso Gabas zuwa Kudancin Najeriya, ta kwace a ƙarƙashin gadar, inda ta kife.

An Bankaɗo Yadda Ake Amfani Da Asusun Banki Wajen Karkatar Da Kuɗin Haraji A Kano

Wani ganau ya bayyana cewa kimanin mutane 20 da kaya ne ke cikin motar a lokacin da hatsarin ya faru. Wasu daga cikinsu sun jikkata, yayin da wasu suka rasa rayukansu. Hukuma tana ci gaba da bincike kan lamarin, tare da ƙoƙarin ba da agaji ga waɗanda suka

Advertisement

tsira.

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending