News
Gwamnatin Tarayya Ta Ayyana Ranar Juma’a da Litinin A Matsayin Ranar Hutu
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Juma’a, 18 ga Afrilu da Litinin, 21 ga Afrilu, a matsayin ranakun hutu don bikin Good Friday da Easter Monday.
Ministan Harkokin Cikin Gida, Dr. Olubunmi Tunji-Ojo, ne ya bayyana hakan a madadin Gwamnatin Tarayya.
El-Rufa’i Ba Zai Iya Kwatanta Gwanin Siyasa da Kwankwaso Ba” — Bashir A. Bashir
A cikin sanarwar, Dr. Tunji-Ojo ya taya daukacin Kiristoci murnar zagayowar wannan lokaci mai albarka na Ista, yana mai yi musu fatan zaman lafiya da kwanciyar hankali.
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News6 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News3 days ago
Gwamna Abba Ya Ayyana Murtala Sule Garo A Matsayin Wanda Zai Yi Masa Takarar Mataimakin Gwamna A Zaɓen 2027
