Connect with us

News

Amurka Ta Bukaci Ƙananan Jami’anta Su Fice Daga Yankin Gabas Ta Tsakiya

Published

on

Trump

Fadar Gwamnatin Amruka ta bukaci ma’aikatan offisoshin jakadancin ta da aikin su ba shi da wani muhimmanci su gaggauta barin ƙasashe shida na yankin Gabas ta Tsakiya sakamakon damuwa da aka shiga dangane da yanayin tsaro a yankin.

Ƙasashen da matakin ya shafa sun hada da Koweït da Iraki da Hadaddiyar Daular Larabawa da Bahreïn sai kuma Kasar Jordan.

Advertisement

Wani Mutum Ya Kashe  Ɗan’uwansa Bisa Tunanin  A Mafarki Ne 

Kazalika, ma’aikatar diflomasiyyar Amruka ta kira ƴan kasarta da su bi umurnin hukumomi tare da bibiyar ƙafofin yada labaran cikin gida don sanin da halin da ake ciki.

Advertisement

Tun da fari offishin jakadancin Amruka a Koweit ya sanar da kulle kofofinsa har sai yanda halin yayi saboda tsananta lamurra a yankin Gabas ta Tsakiya.

 

Advertisement

 

RFI

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending