News
Kotu Ta Bayar Da Belin Nasir El-Rufai kan Naira Miliyan 100
Wata babbar kotu da ke Abuja ta bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, kan zargin barazana ga tsaron ƙasa da ake yi masa.
Mai shari’a Joyce Abdulmalik ce ta bayar da belin inda ta sanya kuɗin beli Naira miliyan 100.
Jami’an NDLEA Sun Gano Tarin Harsasai Da Aka Ɓoye A Cikin Garin Kwaki A Kaduna
Kotun ta kuma gindaya sharadin cewa wanda zai tsaya wa El-Rufai dole ne ya kasance mazaunin yankin Maitama ko Asokoro da ke Abuja.
Rahotanni sun ce ana tuhumar tsohon gwamnan ne kan wasu zarge-zarge da suka shafi tsaro, lamarin da ya jawo ce-ce-ku-ce a tsakanin ‘yan siyasa da mabiyansa.
-
News4 days ago
Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Kai Ziyarar Ba Zata Asibitin Kwararru Na Best Choice Dake Kano
-
News5 days ago
An Tura Kwamishinonin ’Yansanda 30 Da Jami’ai 15,000 Domin Sanya Ido A Zaɓen Osun
-
News7 days ago
Kaduna, Nasarawa, Zamfara Da Wasu Jihohi 10 Na Fuskantar Barazanar Ambaliyar Ruwa —NiMet
