Connect with us

News

Ganduje zai miƙa sunayen sabbin kwamishinoni gaban majalisar dokoki domin tantance wa

Published

on

Ganduje

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje yace nan bada jimawa ba zai mikawa majalisar dokokin jihar Kano sunayen sabbin kwamishinoni domin tantancewa.

Advertisement

 

Yace zai miƙa wa majalisar sunayen sabbin kwamishinonin ne domin maye gurbin tsaffin kwamishinonin da suka samu takara a matakai daban-daban a jam’iyyar APC.

Advertisement

ASUU ta buƙaci a fito da ƙudurin doka kan yawan kai ƴaƴan ƴan siyasa karatu ƙasashen waje

Ganduje ya bayyana hakan ne yayin taron Majalisar zartaswar na mako-mako, wanda aka gudanar a zauren taron Majalisar dake gidan gwamnatin Kano.

Advertisement

 

” Kamar yadda kuka sani akwai wasu daga cikin ƴan wannan majalisar da suka sami takara a jam’iyyar APC, don haka dole mu maye gurabensu da sabbi don cigaban jihar Kano “. Inji Ganduje

Advertisement

 

Kimanin kwamishinonin 8 ne suka ajiye aikinsu domin yin takara a jam’iyyar APC a babban zabe mai zuwa na 2023.

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY NIGERIAN

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending