Connect with us

News

Gobara Ta Kashe Mutum 9, An Ceto 72 A Kano

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

 

 

 

 

Advertisement

 

 

Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta ceto rayuka 72 da dukiyoyin da kudinsu ya kai Naira miliyan 38.6 a gobara a watan Satumba.

 

Kakakin hukumar, Alhaji Saminu Abdullahi, ya ce mutane tara ne suka rasa rayukansu a gobara 17 da ta ta lakume dukiyoyin da kimarsu ta kai Naira miliyan 14.8 da ta afku a cikin watan.

Hajj 2022: Gwamnaptin Zamfara ta mayar wa alhazai 1,318 naira 50,000 kowanne

Advertisement

 

A bayaninsa na ranar Talata a Kano, Alhaji Saminu ya ce, hukumar ta amsa kiraye-kirayen gaggawa guda 49, sannan ta samu kirayen-kirayen nema agajin karya 11 tsawon lokacin.

 

Ya bukaci jama’ar jihar da su kasance masu taka-tsansan da wuta sannan a i kira ga masu ababen hawa da su kiyaye dokokin hanya domin guje wa hadurra, musamman a lokacin damina.

 

 

Advertisement

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending