Connect with us

News

Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Zai Dawo Aiki A Watan Nuwamba

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

 

Gwamnatin Tarayya ta ce za a ci gaba da sufurin jirgin kasan Abuja-Kaduna a cikin watan Nuwamba da muke ciki.

Advertisement

 

Ministan Sufuri, Mu’azu Sambo, ne ya sanar da hakan a ranar Litinin a yayin da yake jawabi kan ayyuka ma’akatar.

Advertisement

 

Kotu ta yanke wa su Mubarak Pikin hukuncin bulala ashirin

Advertisement

Ya bayyana cewa an tanadi matakan tsaro na tsawon awa 24 ga sufurin jirgin kasan, wanda wata bakwai ke nan da dakatar da shi.

 

Advertisement

Wannan na zuwa ne makonni kadan bayan Gwamnatin Tarayya ta ce ragowar fasinjojin da ’yan ta’adda suka yi garkuwa da su a jirin kasan a watan Maris, 2022.

 

Advertisement

A watan Maris ne Gwmnatin Tarayya ta dakatar da sufurin jirgin kasan Abuja-Kaduna, bayan ’yan ta’adda sun kai masa harin bom suka kashe mutum 10 tare da sace wasu 60.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending