Connect with us

News

An nada alkalan da za su saurari korafe-korafen zabukan 2023 a Najeriya

Published

on

Olukayode Ariwoola

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Alkalin alkalan Najeriya mai shari’a Olukayode Ariwoola ya rantsar da alkalan da za su jagoranci sauraron korafe-korafen zabukan kasar na 2023

 

Advertisement

An yi bikin rantsar da alkalan ne ranar Litinin a harabar hukumar da ke kula da harkokin shari’a ta kasar a Abuja babban birnin kasar

Jirgin Kasan Abuja-Kaduna Zai Dawo Aiki A Watan Nuwamba

Advertisement

Yayin da yake nada alkalan babban alkalin alkalan kasar ya umarce su, da su dauki aikinsu da matukar muhimmanci, yana mai gargadinsu da cewa ba zai lamunci wasa da aiki ba.

 

Advertisement

Daga cikin wadanda suka halarci taron har da shugabar kotun daukaka kara ta kasar mai shari’a Monica Dongban-Mensem, da shugaban hukumar zaben kasar Farfesa Mahmood Yakubu, da kuma sauran alkalan kotun daukaka kara ta kasar.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending