News
Kwankwasiyya ta Nada Muhuyi Magaji A Matsayin Daraktan Leken Asiri Da Dabaru
DAGA MUHAMMAD MUHAMMAD ZAHRADDIN
Majalisar yakin neman zaben Kwankwasiyya ta amince da nadin tsohon shugaban hukumar korafe-korafen al’umma da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano Barista Muhuyi Magaji Rimin Gado a matsayin daraktan leken asiri da dabaru na majalisar yakin neman zaben.
Sunusi Bature Dawakin Tofa, Kakakin Majalisar Yakin Neman Zaben Gwamna na NNPP necya bayyana haka.
Muhuyi Magaji yana takun saka tsakaninsa da gwamnatin jihar Kano a yanzu karkashin Dakta Abdullahi Umar Ganduje tun bayan da majalisar dokokin jihar Kano ta dakatar da shi a matsayin shugaban hukumar a watan Yulin 2021.
-
Opinion7 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion7 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News5 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
