Connect with us

News

Ƴan bindiga sun sako mutum 200 da suka sace a Zamfara

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

Masu garkuwa da mutane a jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya, sun sako sama da mutum 200 bayan sun yi garkuwa da su kwana 20 da suka gabata.

Advertisement

 

Sai dai kuma masu garkuwar sun kashe kimanin mutum 28 daga cikin 262 da suka yi garkuwar da su.

Advertisement

Sojoji uku sun mutu bayan da jirginsu ya kama da wuta a Nijar

Mutanen da aka sako ɗin yawancin su mazauna ƙauyen garin Randa da ke cikin karamar hukumar mulki ta Maru ce.

 

Advertisement

BBC ta rawaito cewa Sun biya kudi naira miliyan shida daga cikin naira milyan 30 da masu garkuwar suka nema su biya.

 

Advertisement

Sai dai wadanda aka sako din sun ce ƴan bindigar sun sha alwashin sake sace su idan har ba su biya ragowar miliyan 24 ɗin.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending