Connect with us

News

EFCC ta gurfanar da matar gwamnan Kogi a kotu

Published

on

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

 

Advertisement

 

 

Advertisement

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa ta Nijeriya, EFCC ta ce ta gurfanar da wasu makusantan gwamnan jihar Kogi a gaban kotu, ciki har da uwargidansa, Rashida Bello.

 

Advertisement

Tana zargin su ne da laifukan da suka shafi ɓarnata dukiya da halasta kuɗin haram na sama da naira biliyan uku.

Kotun Ƙolin Najeriya ta dakatar da CBN daga aiwatar da wa’adin amfani da tsofaffin kuɗi

A cewar EFCC, tuni Babbar Kotun Tarayya ta Abuja ƙarƙashin Mai shari’ah Obiora Egwuatu ta ba da umarnin tsare ɗan ɗan’uwan gwamnan mai suna Ali Bello a gidan yari.

Advertisement

 

Hukumar ta ce mutanen da ta gurfanar ɗin su ne Abba Adauda da Yakubu Siyaka Adabenege da Iyada Sadat da kuma Rashida Bello wadda EFCC ta ce tana neman ta ruwa a jallo.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending