Connect with us

News

Kwankwaso ya cinye karamar hukumar Ganduje

Published

on

 

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, NNPP, Rabi’u Kwankwaso ya yi nasara a karamar hukumar Dawakin-Tofa, mahaifar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje.

Advertisement

Kwankwaso ya doke Bola Tinubu, daya daga cikin manyan abokan hamayyarsa na jam’iyyar APC.

Jam’iyyar PDP na kan gaba jihar Adamawa

Da ya ke bayyana sakamakon zaben a hedikwatar INEC da ke Kano a yau Lahadi, jami’in zaɓen, Farfesa Adamu Jibril ya bayyana Kwankwaso a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 25,072

Advertisement

Ya kuma sanar da Tinubu na APC da kuri’u 16,773, PDP 2,477, jam’iyyar Labour ta samu kuri’u 202.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending