News
Kwankwaso ya cinye karamar hukumar Ganduje
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar, NNPP, Rabi’u Kwankwaso ya yi nasara a karamar hukumar Dawakin-Tofa, mahaifar gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje.
Kwankwaso ya doke Bola Tinubu, daya daga cikin manyan abokan hamayyarsa na jam’iyyar APC.
Da ya ke bayyana sakamakon zaben a hedikwatar INEC da ke Kano a yau Lahadi, jami’in zaɓen, Farfesa Adamu Jibril ya bayyana Kwankwaso a matsayin wanda ya lashe zaben da kuri’u 25,072
Ya kuma sanar da Tinubu na APC da kuri’u 16,773, PDP 2,477, jam’iyyar Labour ta samu kuri’u 202.
-
News3 days agoWasu Ƴan Daba Sun Kai Farmaki Kasuwar Siyar Da Wayoyi Ta Farm Center Dake Kano
-
News5 days agoWasu Fusatattun Matasa Sun Ƙona Mutum Uku Har lahira A Filato
-
News5 days agoAbin Takaici Ne A Kyale Mata Su Cire Wandunan Da Aka Basu Akan Titi Suna Dagawa A Cikin Al’ummar Da Ke Alfahari Da Kunya Da Addini
