Connect with us

News

APC na gudanar da zanga-zanga a Kano

Published

on

Daruruwan magoya bayan jam’iyyar APC ke gudanar da zanga-zangar lumana a ofishin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC INEC da ke a jihar Kano .

Masu zanga-zangar na buatar hukumar zaɓe ta sake nazari kan sakamakon zaben gwamnan jihar.Hukumar zaɓen dai ta bayyana Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar adawa ta NNPP a matsayin wanda ya yi nasara a zaɓen.

Buhari ya ƙi sanya hannu kan dokar da ta bai wa majalisa damar gayyatar shugaban ƙasa

Hukumar zaɓen dai ta bayyana Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar adawa ta NNPP a matsayin wanda ya yi nasara a zaɓen.

Bayan doke babban abokin hamayyarsa Nasiru Yusf Gawuna na jam’iyyar APC mai mulkin jihar
Masu zanga-zangar sun ce kamata yayi a ayyana zaɓen a matsayin wanda bai kammala ba

Jam’iyyar ta APC dai ta kuma miƙa wa hukumar INEC takardar ƙorafinta game da zaɓen

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending