Connect with us

News

Za a ci gaba da tattaunawar sulhu Sudan

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FUKATAN

 

A ƙarshen mako ake sa ran komawa teburin sulhu domin ci gaba da tattaunawa tsakanin ɓagarori biyun da ke faɗa da juna a ƙasar Sudan.

Duk da yarjejeniyar kare fararen hula da barin kayan agaji kai wa garesu, an ci gaba da faɗa a wasu sassan birnin Khartoum.

Shirin Mika Mulki: Buhari Ya Koma “Glass House” Da Zama

Inda Jiragen sama ke ta ruwan harsasai ta sama, sannan sojoji na ta ɓarin wuta a wasu titunan birnin.

Bangaren lafiyar ƙasar ya samu koma baya, yayin da asibitoci da sauran cibiyoyin lafiya suka daina aiki.

Farashin magunguna ya yi tashin gwauron zabo, sakamakon ƙarancinsa, yayin da mutane ke cikin mayuwacin hali.

Advertisement

An zargi duka ɓangarori biyun da ke yaƙi da juna da take haƙƙin bil-adama a lokacin yaƙin.

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending