Connect with us

News

EFCC da INEC na tattaunawa kan rashawa a zaɓen 2023

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa INEC da Hukumar Yaki da Rashawa ta EFCC tare da sauran masu ruwa da tsaki sun fara wani zama domin tattauna batun rashawa da aka samu a babban zaben kasarnan  na 2023.

Advertisement

Tawagar, wadda cibiyar ‘The Conversation Africa’ ke ɗaukar nauyin su kamar yadda ta tsara gudanar da irin wadannan taruka domin tattauna tsarin shugabanci.

Gwamnatin Taraiyya Ta Fitar Da Naira Bilyan 19 Domin Horas Da Masu Shirin N-POWER.

A cewar sanarwar, sauran mutanen da ake zama da su sun hada da kungiyoyin farar-hula da kungiyar Code4Afrika da dai sauransu.

Advertisement

Ana sa ran bayan kammala zaman a fito da batutuwa na zarge-zarge da ake ta yi kan rawar da rashawa ta taka a zaɓen Najeriya da kuma sauran kalubale da ake zargi.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending