Connect with us

News

Hukumar EFCC ta gurfanar da wasu ma’aikatan Banki guda 2  gaban Kotu anan Kano.

Published

on

Hukumar EFCC ta gurfanar da wasu ma’aikatan Banki guda 2  gaban Kotu anan Kano.

An gurfanar dasu gaban Shari’a bisa zargin sacewa wani Customer Banki Naira Miliyan 20 ta hanyar Satar masa layin waya da kuma yi masa ATM ba tare da saninsa. Tananne suka zare wadanchan kudaden.

Advertisement

Takarar Mataimakin shugabancin majalisar dattawa: Alkhairan da Barau Jibrin zai kawo wa majalisa ta 10 – Daga Saajid Ibrahim

Ma’aikatan Bankin sun ha’da da Freeman Austin Jacob da Umar Abdullahi, Karin Mutanen sune Ahmed Bashir da Abdulhakim Musa (da aka fi Sani da Gandu).

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending