News
Hukumar EFCC ta gurfanar da wasu ma’aikatan Banki guda 2 gaban Kotu anan Kano.
Hukumar EFCC ta gurfanar da wasu ma’aikatan Banki guda 2 gaban Kotu anan Kano.
An gurfanar dasu gaban Shari’a bisa zargin sacewa wani Customer Banki Naira Miliyan 20 ta hanyar Satar masa layin waya da kuma yi masa ATM ba tare da saninsa. Tananne suka zare wadanchan kudaden.
Ma’aikatan Bankin sun ha’da da Freeman Austin Jacob da Umar Abdullahi, Karin Mutanen sune Ahmed Bashir da Abdulhakim Musa (da aka fi Sani da Gandu).
Advertisements
