Connect with us

News

Nyesom Wike ya yi barazanar rusa gidaje a ranarsa ta farko a ofishi

Published

on

Nyesom wike

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI.

 

Sabon ministan babban birnin tarayyar Abuja, Nyesom Wike, ya yi barazanar fara rusa gidajen da aka gina ba bisa ka’ida ba.

Wike ya bayyana haka ne a jawabinsa na farko bayan rantsar da shi domin soma aiki.

Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta rufe gidajen mai guda biyar

“Idan kun gina gidajenku a wuraren da aka saba ka’ida, sai an rusa su,” in ji Wike.

Tsohon gwamnan Ribas din yana cikin ministoci 45 da shugaban Najeriya Bola Tinubu ya rantsar da su a fadarsa da ke Abuja.

Advertisement

Wike ya sha alwashin yin tir da tsarin da ke kawo cikas ga taswirar babban birnin tarayyar.

 

Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending