Sports
AFCON: Super Eagles ta lallasa Kamaru da ci 2-0, inda za su kara da Angola a wasan kusa da na karshe
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Najeriya ta lallasa Kamaru da ci 2-0 a gasar cin kofin nahiyar Afirka da suka fafata a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023 a yau Asabar.
Ademola Lookman ne ya zura kwallaye biyu a kowane rabin lokaci inda Najeriya ta samu nasara a kan Indomitable Lions.
SHUGABAN KASA BOLA TINUBU YA KALLi RANTSUWAR DA USMAN ADODO DAGA KASAR FARANSA
Yanzu dai ‘yan wasan Jose Peseiro za su kara da Angola a wasan kusa da na karshe na gasar.
Tun da farko Angola ta lallasa Namibia da ci 2-0 a wasan da suka fafata a zagaye na 16.
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
