News
Yadda Zanga-Zangar Tsadar Rayuwa Ke Gudana A Najeriya
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
A yau ne kungiyoyin kwadago a fadin Najeriya suke gudanar da zanga-zanga saboda tsadar rayuwa da kasar ke fama da ita a sakamakon cire tallafin man fetur da gwamnati ta yi da kuma faduwar darajar Naira.
A halin a ake ciki farashin kayan masarufi sun ninninku a kasar, sannan har yanzu gwamnatin ba ta cika alkawarin da ta yi na karin albashi da kuma tallafin abinci da sauransu domin rage wa ’yan kasar radadin tsadar rayuwa da ke ci gaba da addabar su ba.
Ga hotunan yadda zanga-zangar ke gudana,


-
Opinion5 days ago
Wakilcin Mataimakin Gwamna Garo A Taron Tsaro Na Arewacin Najeriya Abin A Yabawa Gwamna Yusuf Ne
-
News7 days ago
Wasu Da Ake Zargi ‘Yan ISWAP Ne Da Iyalansu Sun Mika Wuya Ga Dakarun Soji
-
News1 day ago
Karuwar Ta’ammuli Da Miyagun Ƙwayoyi Tsakanin Mata Na Barazana Ga Makomar Iyali – Masana
