Connect with us

News

Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Fara binciken Gwamnatin  El-Rufai Akan Abubuwa 8

Published

on

DAGA MUHAMMAD BASHIR MUSA 

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta fara binciken Gwamnatin Malam Nasiru El-Rufai akan abubuwa 8

Advertisement

A wani wasika da majalisar jihar Kaduna ta turawa kwamishinan kuɗi na jihar mai lamba LEG/S.382/VOL.II/615 Wasikar, mai dauke da sa hannun Barr. Sakinatu Hassan Idris

Hukumar EFCC Na Tuhumar Emefiele Da Bada Kwangilar Buga Kudi Akan Sama Da Naira Bilyan 18

kwamitin majalisar zai fara bincikar tsohuwar Gwamnatin Malam Nasiru El-Rufai kan abubuwa 8 ciki har da

Advertisement

1: Kuɗin lamani na babban Bankin Duniya

2: bayani kan albashin da a biya ma’aikata tun daga shekarar 2015 zuwa shekarar 2022

Advertisement

3: bayani akan kuɗaɗe da majalisar ta san da su yayin karɓar lamani

4: bayanin kwararru na kuɗi na jihar Kaduna tun daga watan Mayu na shekarar 2015 zuwa 2022

Advertisement

5: An bukaci a kawo rahoton hukumar KADRIS tun daga watan Mayu 2015 zuwa 2023

6: Rahoto akan sharuddan kashe kuɗi tun daga watan Mayu 2015 zuwa shekarar 2015 zuwa 2023

Advertisement

7: Rahoton kayan tallafi dake da alaƙa da lamani – tun daga watan Mayu zuwa 2015 zuwa 2023

8: adadin kudaden kwangila da a kashe da shaidar takardunsu tun daga watan Mayu na 2015 zuwa 2023

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending