Connect with us

News

Yanzu-Yanzu: Gwamnan Kano Ya Rattaba Hannu Kan Kudirin Kafa Masarautu Masu Daraja Ta Biyu

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Gwamna Abba Kabir Yusuf a yammacin yau ya sanya hannu kan dokar kafa masarautu masu daraja ta biyu a jihar.

Advertisement

Gwamnan ya sanya hannu kan kudirin bayan majalisar dokokin jihar ta amince da shi ya zama doka .

Yan Ta’adda Sun Yi Garkuwa Da Mutane 150 Tare Da Kashe 4 A  Zamfara

Sabbin Masarautun ajin biyu sune Rano,Karaye da Gaya.

Advertisement

 

Nigerian Tracker

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending