Connect with us

News

Masu Sayar Da Mai Na Rufe Gidajen Mai A Yayin Da A Ke Shirin Zanga-zanga

Published

on

DAGA KABIRU BASIRU FULATAN 

Masu sayar da mai a garuruwan Abuja, Kogi da Nasarawa sun rufe gidajen mai dalilin shirin zanga-zanga da za gudanar ɗaya ga watan Agusta 2024, wanda ya jawo layin mai na dawowa a sassan garuruwan .

Advertisement

A birnin tarayya, gidajen mai da dama har wanda hukumar NNPC ta mallaka sun daina sayar da mai ranar Juma’a. Wanda hakan ya jawo gidajen man da ke sayarwa, layi yayi yawa sosai a anguwannin Dei-Dei, AYA, Zuba da sauransu.

Zanga zanga:  Shekara Ɗaya tayi kaɗan a auna ƙwazon Gwamnati  – Ministan tinubu 

Haka lamarin yake a garuruwan Legas, Ogun, Ibadan. Masu aikin tuƙa mota suna koka wa yadda hakan ba ya bari suyi aikin su sosai yadda yakamata.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending