News
Masu Sayar Da Mai Na Rufe Gidajen Mai A Yayin Da A Ke Shirin Zanga-zanga
DAGA KABIRU BASIRU FULATAN
Masu sayar da mai a garuruwan Abuja, Kogi da Nasarawa sun rufe gidajen mai dalilin shirin zanga-zanga da za gudanar ɗaya ga watan Agusta 2024, wanda ya jawo layin mai na dawowa a sassan garuruwan .
A birnin tarayya, gidajen mai da dama har wanda hukumar NNPC ta mallaka sun daina sayar da mai ranar Juma’a. Wanda hakan ya jawo gidajen man da ke sayarwa, layi yayi yawa sosai a anguwannin Dei-Dei, AYA, Zuba da sauransu.
Zanga zanga: Shekara Ɗaya tayi kaɗan a auna ƙwazon Gwamnati – Ministan tinubu
Haka lamarin yake a garuruwan Legas, Ogun, Ibadan. Masu aikin tuƙa mota suna koka wa yadda hakan ba ya bari suyi aikin su sosai yadda yakamata.
-
News5 days ago
ICPC Ta Yi Barazanar Daurin Shekaru 7 Ga Masu Yiwa Baki Rajistar NIN A Matsayin Yan Najeriya
-
News1 day ago
Jam’iyyar ADC Ta Yi Watsi Da Cire Ta Daga Rijista, Ta Sha Alwashin Kalubalantar Hukuncin Kotu
-
News6 days ago
Hayar Jirage Hadi Sirika Ya Dakko Daga Habasha Don Damfarar Yan Najeriya Da Sunan “Nigeria Air” — Shaida
