Politics
Ba Na So Na Ce Uffan Game Da Rikicin Cikin Gida Da Ya Dabaibaye Jami’iyyar NNPP A Kano —Kwankwaso
DAGA YASIR SANI ABDULLAHI
Dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin jami’iyyar NNPP a zaben da ya gabata na shekarar 2023 Engr Rabi’u Musa Kwankwaso ya ce ya yanke shawarar ba zai ce komai ba game da rikicin cikin gida da ya dabaibaye jami’iyyar NNPP a jihar Kano.
Kwankwaso na magana ne a gidansa na Miller Road a ranar Talata, a lokacin da wani dan jarida ya tambaye shi kan rikicin da ya mamaye jami’iyyar NNPP, ya ce shi ba ya da abin cewa kan wannan batu kamar yadda jaridar Daily Trust ta rawaito.
Rundunar Yan Sanda Ta Kori Jami’an Ta 3 Saboda Kisan Dalibin Kwaleji
-
Opinion7 days ago
Ayyuka, Bin Diddigi, Biyan Kudi, Sakamako: Dabarun Kano Da Suka Zarce Jihohi 35
-
Opinion7 days ago
Tiriliyan ₦210 na Karya: Yadda Bala Wunti Ya Warware Dukkan Rudanin da Ya Mamaye Zaman Majalisar Dattawa Kan Asusun NNPC
-
News5 days ago
Likitan El-Rufai Ya Shiga Matsala Kan Zargin Bayar Da Rahoton Jinya Na Bogi
