Connect with us

News

Innalilahi Wainailahi Raju,un: Gwamnan Jigawa ya sake rasa dansa awanni bayan rasuwar mahaifiyarsa.

Published

on

1735131988164

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya sake rasa dansa Abduwahabu, kasa da awanni 24 bayan rasuwar mahaifiyarsa.

Sakataren yada labaran gwamnan Hamisu Mohammed Gumel ne ya sanar da rasuwar.

Ya Kamata Mawadata Da Kuma Kungiyoyi Su Dinga Taimaka Wadanda Aka Daure A Gidan Ajiya Da Gyaran Hali — Hajiya Azumi 

Ya ce Abdulwahabu ya rasu yana da shekaru 24, biyo bayan hatsarin mota da ya rutsa da shi a kan titin Dutse zuwa Kafin Hausa a ranar Alhamis.

Tuni aka yi jana’izarsa kamar yadda addinin musulunci ya tanada.

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending