Connect with us

News

Babbar Mota Ta Yi Sanadiyyar Mutuwar Mutane 9 Har Cikin Gidan Su

Published

on

Babbar mota ta kashe mutane 9 a cikin gidan su

DAGA YASIR SANI ABDULLAHI 

Rundunar yan sandan jihar Benue ta sanar da mutuwar wasu iyalai 9, sakamakon wata babbar motar data afka har cikin gidan su bayan ta kwace daga hannun direban ta, a kauyen Okete, dake karamar hukumar Otukpo.

Advertisement

Gwamnoni Sun Goyi Bayan Kudurin Dokar Harajin Shugaba Tinubu

Mai agana da yawun rundunar CSP Sewuese Anene, ne ya tabbatar da hakan ga kamfanin dillancin labarai na kasa NAN, a yau alhamis.

Yace mummunan lamarin ya faru a yau alhamis da sanyin safiya.

Advertisement

Rundunar yan sandan tace zata tsaurara bincike akan hatsarin, da kuma yin karin haske a nan gaba kada.

 

Advertisement

 

 

Advertisement

DAILY NEWS24

Advertisement
Advertisements
Advertisement
Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Trending